Skip to main content

MAKUDAN LADAN DA AKE SAMU BAYAN AN GAMA JIMA'I DA IYALI



An ruwaito cikin littafin shifa’u sudur” cewa Annabi
(SAW) yace idan mace ta shiga cikin shaanin hidimar
mijinta ko tayi kwalliya domin neman yardar sa.
ALLAH (SWT) zai rubuta mata lada guda goma kuma ya daukaka mata darajarta idan mijinta ya kirata tayimasa biyayya har ta dauki ciki zata kasance tanada ladan mai yin azumi da salloli dare kullum a wajen daukaka kalmar ALLAH wato jihadi”.

A’isha(RA) tace hakika an baiwa mata alheri masu yawa to menene ku agareku maza?
Sai annabi(SAW) yayi
dariya yace “Babu wani mutum da ya riki hannun matarsa da nufin yin jima’i da ita sai ALLAH(SWT) yarubuta masa kyawawn ayyuka guda biyar idan yahada wuya da ita yanada lada guda goma idan ya
sumbacceta (kiss) yanada lada guda ashirin idan ya sadu da ita ALLAH (SWT) zai bashi ladan da yafi duniya da abunda yake cikinta idan yatashi domin
yin wankan (janaba) ruwan wankan bai gudanaba a wani bangaren jikinsa sai an shafe zunubansa a kuma daukaka masa darajarsa.
Ana bashi ladan abinda yafi duniya harda abinda ke cikinta saboda wannan wankan da yayi kuma ALLAH (SWT) yana
yima mala’ikunsa kirari yana cewa
((‘ku dubi bawanaacikin dare mai sanyi yana wankan janaba ya
sakankance nine Ubangijinsa” to ina shaida muku na gafarta masa ”)).
ALLAH KA BAMU IKON SADUWA DA MATANMU NA SUNNA
Tura ma masu aure damin suma susamu lada kaima kasamu lada nima nasamu lada.
[9/4, 9:47 AM] MOMSY: **MAGANGANUN ANNABI S.A.W GAMEDA LAFIYAR JIKI**
1: Ku shaayar da Matayenku masu ciki Nono, domin yana qara qarfin Hankalin Jariri.
2: Duk wanda ya saba yawan ci da sha, zuciyarsa zata Qeqashe.
3: Abubuwa 3 jiki na jin dadinsu: i: sanya turare. ii: Tufafi mai laushi. iii: shan zuma.
4: Ina shawartanku da Zuma, na rantse da wanda raina yake hannunsa, babu wani gida da akwai zuma cikinsa face mala'iku sunaiwa mutan gidan Istifaari, Idan Mutum yasha Zuma, Magunguna Dubu sun shiga cikinsa, kuma Cuta Dubu ta fita daga jikinsa, in yamutu alhali zu

Comments

Popular posts from this blog

Amfanin Ganyen Magarya A Jikin Dan’adam

Itaciyar ganyen magarya ana kiranta da Assidir a Larabce. Itaciya ce mai albarka da kuma dimbin tarihi.  Ya kasance ana amfani da ita tun kamin zuwan addinin Musulunci a duniya, bayan zuwan musulunci a duniya sai malamai da wasu magabata masana ilmin tsirran itatuwa suka bada fatawar amfaninta da irin cututtukan da take magani. Daga bisani suma masana kimiya ba a bar su a bayaba dan sun kaddamar da irin nasu bincike a kan alfanon ganye da kuma diyan magarya. Binciken ya baiwa masana ilimin harhada magani na yankunan turai da wasu yankunan kasahen duniya na Larabawa da India dama nan Afrika wata muhimmiyar damar saka bishiyar magarya a jerin bishiyoyin da ke da karfi da saurin warkar da wasu cututtukka. Ga kadan daga cikinsu:========= -Ciwon daji: A dafa garin magarya a misalin kofi daya karami sai a tarfa zuma mai kyau cokali biyu sai a sha da safe bayan an ci abinci. Amma a sanda ake shan magani irin wannan akwai bukatar a kauce wa shan wasu rukunnan magunnan bature. -Miki ko kura...

YADDA AKE SADUWA DA AMARYA A RANAR FARKO!

Babban abinda yake sa Mata jin tsoron jama’i shine ta yadda ake fara saduwa dasu a lokacin da suka yi auren farko wato lokacin da aka aurar da yarinya tana budurwa. Abinda ya kamata mu sani anan shine lokacin da ango zai kawar da budurcin amaryar sa yakamata ya bita a hankali domin kada ya manta ita amaryar​ batasan yadda akeyin Jima’i ba. ,             YANDDA ANGO YAKAMATA YAYI YAYIN SADUWAR FARKO , An fi son miji yaje ma matarsa da hira kuma kada yayi gaggawar nuna mata cewar yin jimai ya kawo shi kusa da ita, ldan yana cikin hira da ita sai ya kwantar da kansa akan kafafuwanta kuma yaci gaba da hirar sa. , In an dan dauki lokaci ana hira sai ya dauki daya daga cikin hannayensa ya dora a jikin ta kuma ya fara wasa da jikin nata a hankali, yana wansan yana cire mata kaya a hankali, yana wasa da cibiyarta kuma yana yin sama da hannun sa zuwa kirjinta a hankali, da zaran yakai hannusa a kan nononta, sai yaci gaba da wasa da nonowan n...

Sirrin Samun Saurayi Nagari

Duk wata mace da ta gagara samun miji, to lallai akwai abun dubawa a kanta. A matsayin ta na mace ta taba kokarin samun namijin kirki amma bata samu ba? Ga wasu shawar’wari daga bakin masana. Idan har duk yadda kikayi wajen neman miji wanda yake sonki kuma yadamu da ke amma hakar bata cimma ruwa ba, to gwada wadannan abubuwan ki sha mamaki. A watan azumi da ake ciki, ki kokarta wajen kyautata dangantakarki da Allah, ki bada kyauta ga mabukata. Haka ki yawaita fara'a da nafilfilin dare, da rokon Allah ya kawo miki miji nagari da kuma dacewa da sa'a a wannan rayuwar. Ki rage yawan fada, da yawan surutu tsakanin ki da sauran 'yan uwa mata ko maza. Kada kuma azumi ya hanaki kwalliya da gyaran jiki, yadda ya kamata ace ko wace mace na yi. Kokarta wajen kamun kai, magana da kowane irin mutun, shiga harkar da bata shafe kiba, gulmar kawa ko aboki, yawaita bakinciki don kawarki nada saurayi, ke baki da shi. To fara duba kanki, ki gani wai me kikeyi wanda ya sabama yadd...